Harin Katsina na Afrilu 2020

Harin Katsina na Afrilu 2020
Wuri
Map
 12°15′N 7°30′E / 12.25°N 7.5°E / 12.25; 7.5

A ranar 18 ga Afrilu 2020, gungun 'yan daba sun kashe mutane 47 a wasu kauyuka a cikin Jihar Katsina, arewacin Najeriya.[1] Ɗaruruwan mutane ne aka kashe a cikin shekarar da ta gabata a arewa maso yammacin Najeriya ta hanyar gungun ƴan daba da ƴan fashi da ke aiwatar da fashi, satar mutane, kisan kai, da satar shanu.[1] Irin wannan harin ya taba faruwa a jihar Katsina a watan Fabrairun shekarar 2020.[2]

  1. 1.0 1.1 "'Armed bandits' kill 47 in northwest Nigeria's Katsina state -police". The Jerusalem Post | JPost.com. Retrieved 2020-04-22.
  2. "17 bandits, others killed in fresh Katsina attacks". The Guardian Nigeria News (in Turanci). 2020-02-28. Archived from the original on 2020-04-21. Retrieved 2020-04-22.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy